Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Batun tsaro da CSP Olumuyiwa Adejobi, kakakin rundunar ‘yan sandan Najeriya kan matakan da ake dauka na ganin an yi zabe lafiya.


TASKAR VOA: Batun tsaro da CSP Olumuyiwa Adejobi, kakakin rundunar ‘yan sandan Najeriya kan matakan da ake dauka na ganin an yi zabe lafiya.
please wait

No media source currently available

0:00 0:30:00 0:00

Yayin da ake ci gaba da samun hare-haren ‘yan bindiga kan ofisoshin hukumar zabe da na jami’an tsaro a fadin Najeriya, yankin kudu maso gabashi da kudu maso kudu, su ne suka fi fama da wannan matsala a baya-bayan nan, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG