Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: 'Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Ifeanyi Okowa ya ce za su yi nasara da kuma hada kan ‘yan Najeriya


TASKAR VOA: 'Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Ifeanyi Okowa ya ce za su yi nasara da kuma hada kan ‘yan Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:30:00 0:00

Bayan shafe fiye da shekaru 10 ba a yi ba saboda rikicin Boko Haram, ‘yan kabilar Igbo a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya sun gudanar da kasaitaccen bikin al’adarsu da aka fi sani da Yam Festival, ko bikin doya, a Maiduguri, da wasu rahotanni.

XS
SM
MD
LG