Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Hukumomin Najeriya Sun Fara Shawo Kan Matsalar Rashin Aiki Da Dokar Zama a Gida Don Yaki Da Cutar Coronavirus


TASKAR VOA: Hukumomin Najeriya Sun Fara Shawo Kan Matsalar Rashin Aiki Da Dokar Zama a Gida Don Yaki Da Cutar Coronavirus
please wait

No media source currently available

0:00 0:28:57 0:00

A Najeriya kuma, da alamu hukumomi sun fara shawo kan matsalar rashin aiki da dokar zama a gida da wasu a wasu wurare don yaki da cutar Coronavirus. Da farko dai wasu malaman addinai sun nuna basu yarda akwai cutar ba, abin da ya sa suka ki mutunta dokar zama a gida da aka sa.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG