Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Najeriya ta ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda, za ta fara aiki da dokar yaki da ta’addanci wajen hukunta su.


TASKAR VOA: Najeriya ta ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda, za ta fara aiki da dokar yaki da ta’addanci wajen hukunta su.
please wait

No media source currently available

0:00 0:30:01 0:00

A cikin shirin na wanan makon gwamnatin jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya ta dauki matakin rufe dukkan sansanonin ‘yan gudun hijira a jihar domin mayar da ‘yan gudun hijirar garuruwansu saboda su samu damar yin noma da sauran sana’o’i, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG