Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Trump Ya Ce Ba Shi Kadai Ke Da Alhakin Rufe Ma’aikatun Gwamnati Ba

Shugaban Amurka Donald Trump ya fadawa wasu manoma cewa ‘yan jam’iyyar adawa ta Democrats suma suna da laifi wajen janyo rufe ma’aikatun.

Photo: Reuters

Shugaban Amurka Donald Trump ya fadawa wasu manoma cewa ‘yan jam’iyyar adawa ta Democrats suma suna da laifi wajen janyo rufe ma’aikatun.

XS
SM
MD
LG