Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Batun Ko Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 07, 2024


Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C
Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C

A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, mun tattauna ne akan juyin mulkin Jamhuriyar Nijar da kuma ko shin tsohon shugaban kasar Mahamadou Issoufou yana da hannu a ciki.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

TSAKA MAI WUYA: Batun Ko Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 07, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:45 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG