Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Dalilan Da Ke Sa Ake Samun Cece-kuce Tsakanin Manyan Addinai Biyu A Najeriya, Kashi Na Biyar - Nuwamba 28, 2022


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan mako, ya kawo muku kashi na hudu na muhawara kan dalilan da suke sa ake samun ce-ce-ku-ce tsakanin manyan addinai biyu a Najeriya.

Saurari shirin cikin sauti:

TSAKA MAI WUYA: Dalilan Da Ke Sa Ake Samun Cece-kuce Tsakanin Manyan Addinai Biyu A Najeriya, Kashi Na Biyar - Nuwamba 28, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:11 0:00

XS
SM
MD
LG