Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Rikicin Jihar Filato,Kashi Na Biyu, Satumba 14, 2021


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

A wannan makon, bakin da shirin ya gayyata a zauren, Bitrus Kaze, tsohon dan Majalisar Dokokin Jihar Plato, da Ibrahim Baba Hassan dan majalisar dokokin jihar mai ci yanzu, sun bayyana sassalar rikicin da ake fama da shi a jihar.

Saurari muhawarar da Zainab Babaji ta jagoranta:

Tsaka Mai Wuya: Rikicin Jihar Plato: PT2-12:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:10 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG