Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Rikicin Jihar Filato, Kashi Na Daya Satumba 7, 2021


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

A ‘yan kwanakin nan, jihar Filato da ke arewacin tsakiyar Najeriya, ta fada cikin rikice-rikice wadanda suka haddasa asarar rayuka da dumbin dukiyoyi da dama, abin da ake ganin ba zai rasa nasaba da abubuwa da suka shafi addini, kabilancin da kuma siyasa ba. Shirin “Tsaka Mai Wuya” na wannna mako zai yi dubi ne kan abubuwan da ke haddasa wadannan fitintunu a jihar wacce ake mata taken jiha “mai zaman lafiya da wurin shakatawa.” A yi saurare lafiya tare da Aliyu Mustapha Sokoto.

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Rikicin Jihar Filato, Kashi Na Daya - 12'29"
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:29 0:00


XS
SM
MD
LG