Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA:Muhawara Kan Zaben Shugaban Kasar Ghana, Kashi Na Biyu-10,13, 2020


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Mahawara a kan zaben kasar Ghana tsakanin Alhaji Ahmed Ayuba, babban jami’in sadarwa a ma’aikatar Raya Birane da Harkokin Zango a jami’iya mai mulki ta NPP da kuma Alhaji Awudu Ariff, babban jami’I a tsohuwar gwamnatin NDC kuma hadimi tsohon shugaban kasar Ghana, marigayi John Evans Atta-Mills na babbar jami’iyar adawa ta NDC.

Saurari Muhawarar da Baba Yakubu Makeri ya jagoranta:

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Zaben Shugaban Kasar Ghana, Kashi Na Biyu-12:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:37 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG