Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

UEFA: Yadda Za A Kara A Semi-Final


Dan wasan PSG Neymar, Wanda za su kara da Man City
Dan wasan PSG Neymar, Wanda za su kara da Man City

Yanzu haka masoya kwallon kafa a duk fadin duniya, musamman a shafukan sada zumunta, na ta tafka muhawara kan kungiyoyin da za su kai wasan karshe a wannan gasa.

Bayan da aka kammala wasanni a zagayen Quarter-final a neman lashe kofin zakarun turai, yanzu kulob hudu sun kai zagayen semi-final.

A zagayen farko, Real Madrid za ta kara da Chelsea a ranar 27 ga watan Afrilu, sai kuma su sake karawa a zagaye na biyu a ranar 5 ga watan Mayun.

Sannan PSG za ta kara da Manchester City a ranar 28 ga watan Afrilu a zagayen farko sai kuma sake haduwa a ranar 4 ga watan Mayu.

Tuni dai an yi waje rod da Liverpool da Borussia Dortmund a zagayen quarter-final da aka kammala a zagaye na biyu a ranar Laraba.

Yanzu masoya kwallon kafa, musamman a shafukan sada zumunta, na tafka muhawara kan kungiyoyin da za su kai wasan karshe a wannan gasa.

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG