Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Gambiya, Jama'a Sun Yi Tattaki A Banjul, Suna Kiran Shugaba Adama Barrow Da Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa


VOA60 AFIRKA: A Gambiya, Jama'a Sun Yi Tattaki A Banjul, Suna Kiran Shugaba Adama Barrow Da Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Gambiya, dubun dubatun jama'a su ka yi tattaki a Banjul babban birin kasar, inda su ke kiran Shugaba Adama Barrow da ya yi murabus daga mukaminsa.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG