Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFRIKA: A Madagaska Kasashen Afirka Da Dama Ne Suka Sayi Maganin Gargajiya Na Covid-19, Maganin Da Aka Yi Shi Daga Itatuwa


VOA60 AFRIKA: A Madagaska Kasashen Afirka Da Dama Ne Suka Sayi Maganin Gargajiya Na Covid-19, Maganin Da Aka Yi Shi Daga Itatuwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Madagaska, kasashen Afirka da dama suka sayi maganin gargajiya na Covid-19, maganin da aka yi shi daga itatuwa da shugaban kasar Andry Rajoelina ya ke alfahari da shi, duka da gargadin hukumar lafiya ta duniya WHO.

XS
SM
MD
LG