Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Gwamnatin Amurka Tace Za Ta Janye Dukkan Ma’aikatantan Diplomasiyyarta A Ofishin Jakadancinta Dake Kasar Venezuela


VOA60 DUNIYA: Gwamnatin Amurka Tace Za Ta Janye Dukkan Ma’aikatantan Diplomasiyyarta A Ofishin Jakadancinta Dake Kasar Venezuela
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Gwamnatin Amurka tace za ta janye dukkan ma’aikatantan diplomasiyyarta a ofishin jakadancinta dake kasar Venezuela. Inda ta jaddada cewa janye ma’aikatan ya zama wajibi ne a sanadin tabarbarewar al’amurra a Venezuela.

XS
SM
MD
LG