Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Hukumar zaben kasar Afghanistan ta ayyana Ashraf Ghani a matsayin wanda ya lashe zaben kasar


VOA60 DUNIYA: Hukumar zaben kasar Afghanistan ta ayyana Ashraf Ghani a matsayin wanda ya lashe zaben kasar
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Hukumar zaben kasar Afghanistan ta ayyana Ashraf Ghani a matsayin wanda ya lashe zaben kasar. Bayyana sakamakon zaben na zuwa ne watanni biyar bayan da aka kammala zaben wanda aka yi korafin an tafka magudi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG