No media source currently available
A kasar Kenya, jami'ai a kasar na cewa yawancin wadanda suka mutu sanadiyyar ambaliyar ruwa a yammacin kasar ya kai 65, yayın da gwaman jihar Pokot wadda ta fi kowane yanki lalacewa ke cewa mutane fiya da dubu 80 ne lamarin ya shafa.
Rarraba