Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wasu Kasashe Da Dama Suna Take Hakkin 'Dan Adam A Cewar Hukumar Human Rights


Wasu Kasashe Da Dama Suna Take Hakkin 'Dan Adam A Cewar Hukumar Human Rights
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:18 0:00

Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Human Rights Watch, ta ce an samu matsalolin take hakkin 'dan adam a duniya a cikin shekarar da ta gabata daga Ukraine da China zuwa Afghanistan.

XS
SM
MD
LG