Hukumomi a Nijar sun ce dakarun da ke tsaron fadar gwamnatin kasar, sun yi nasarar murkushe wani yunkurin juyin mulki da wasu sojoji suka yi kokarin yi a ranar 31 ga watan Maris. Sun kara da cewa an kama da yawa daga cikinsu ana kuma neman wasu da suka tsere.
Yadda Gwamnatin Nijar Ta Dakile Yunkurin Juyin Mulki
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 16, 2021
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
-
Afrilu 14, 2021
Daliban Firamare 20 Sun Mutu a Gobarar Nijar
Za ku iya son wannan ma
-
Afrilu 16, 2021
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
Dubi ra’ayoyi
Ko ka yi rijista da mu? Shiga shafinka
Ba ka yi rijista da mu ba? Yi rijista
Load more comments