Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Batutuwan Zamantakewa Tsakanin Mahukunta Da Talakawan Birnin N’Konni, Afrilu 08, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

KANO, NIGERIA - Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon yana gundumar birnin N’Konni na Jamhuriyar Nijar, inda aka yi wata ganawa tsakanin mahukunta da talakawan yankin kan batutuwan da suka shafi tsaro da tarbiyyar matasa, ilimin ‘yaya mata da sauran harkoki na zamantakewa.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA:Batutuwan Zamantakewa Tsakanin Mahukunta Da Talakawan Birnin N’Konni, Afrilu 08, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:13 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG