Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

YAN KASA DA HUKUMA: Hakkokin  Nakasassu a Jihohin Neja Da Kano - Mayu 10, 2022


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

Batutuwan da suka shafi hakkokin nakasassu a jihohin Neja da Kano a tarayyar Najeriya, kana da yadda shugabannin kungiyoyin su ke gwagwarmayar samun wadannan hakkoki a hannun mahukutan jihohi biyu, sune al'amuran da Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon zai yi tsokaci akai.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

YAN KASA DA HUKUMA: Hakkokin  Nakasassu a Jihohin Neja Da Kano - Mayu 10, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:03 0:00

XS
SM
MD
LG