‘Yan Matan Chibok: “Bakin Ciki Ya Kashe Fiye Da Iyaye Goma
Shekaru takwas da sace 'yan matan Chibok 276 a Najeriya da kungiyar Boko Haram ta yi, har yanzu ba a samu kubutar da ‘yan mata 109 daga cikin su ba. Lamarin da ya tayar da hankalin kasashen duniya, inda har aka kafa kungiyar Bring Back Our Girls domin matsawa jami’an Najeriya lamba don ceto daliban.
Zangon shirye-shirye
-
Yuni 24, 2022
Su Waye Gwarzayen Kwallon Kafar Afirka?
-
Yuni 15, 2022
Wata Rana Daya A Rayuwar ‘Yan Gudun Hijra
Za ku iya son wannan ma
-
Yuni 24, 2022
Su Waye Gwarzayen Kwallon Kafar Afirka?