Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Najeriya Sun Koka A Kan Farashin Kudin Hasken Wutar Lantarki

Injinan Kamfanin Sarrafa Wutar Lantarki
Injinan Kamfanin Sarrafa Wutar Lantarki

Wasu 'Yan Najeriya sun koka akan farashin kudin hasken wutar lantarki, sun bukaci gwamnati da ta yi wani abu a kai.

‘Yan Najeriya sun koka a kan farashin kudin da suke biya na hasken wutar lantarki.

Suka ce ba a samar da wadataccen hasken wutar, amma kuma abinda suke biya ya wuce hankali.

A kan haka sun bukaci gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan wannan batu.

Suka ce suna fata a cikin wannan shekarar wannan lamari zai sauya.

Ga Babangida Jibrin da Karin bayani a cikin wannan rahoton

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:00 0:00

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG