WASHINGTON DC —
‘Yan Najeriya sun koka a kan farashin kudin da suke biya na hasken wutar lantarki.
Suka ce ba a samar da wadataccen hasken wutar, amma kuma abinda suke biya ya wuce hankali.
A kan haka sun bukaci gwamnatin tarayya ta yi wani abu akan wannan batu.
Suka ce suna fata a cikin wannan shekarar wannan lamari zai sauya.
Ga Babangida Jibrin da Karin bayani a cikin wannan rahoton
Facebook Forum