Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nijar, ECOWAS, EU Da MDD Sun Fara Karbe Makamai Da Ake Rike Da Su Ba Bisa Ka’ida Ba


Nijar, ECOWAS, EU Da MDD Sun Fara Karbe Makamai Da Ake Rike Da Su Ba Bisa Ka’ida Ba
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:37 0:00

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar tare da hadin gwiwar kungiyar ECOWAS, EU da Majalisar Dinkin Duniya, sun fara wani aikin karbe makamai da mutane ke rike da su ba bisa ka’ida ba a fadin kasar.

XS
SM
MD
LG