Yayin da ake cigaba samun Karin yan’takara dake neman kujerar shugabancin Najeriya a babban zaben kasar da ke tafe a shekarar 2023, Tsohon gwamnan jihar Zamfara Sani Yariman Bakura ya shiga jerin wadanda suka aiyana aniyarsu ta tsayawa takarar shugabancin Najeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC.
Zaben 2023: Sani Yariman Bakura Ya Aiyana Niyyar Takarar Shugabancin Kasa A Inuwar APC
Yayin da ake cigaba samun Karin yan’takara dake neman kujerar shugabancin Najeriya a babban zaben kasar da ke tafe a shekarar 2023, Tsohon gwamnan jihar Zamfara Sani Yariman Bakura ya shiga jerin wadanda suka aiyana aniyarsu ta tsayawa takarar shugabancin Najeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC.
Za ku iya son wannan ma
-
Yuli 04, 2022
Mun Kai Alhazai Dubu 25 Saudiyya Cikin Dubu 43 - NAHCON
-
Yuli 03, 2022
An Fara Baje Kolin Raguna A Manyan Biranen Najeriya