WASHINGTON DC —
Bayanai sun tabbatar da cewa yanzu an samu zaman lafiya a birnin Aba, inda aka kwashe makonni ana samun tashe-tashen hankula.
Wannan ne yasa har wasu Hausawa suke kira ga ‘yan uwan su da suka arce zuwa arewacin Nigeria da su dawo.
Yanzu haka dai jamia’an tsaro sun wadata cikin birnin na Aba, kuma harkoki sun koma yadda suke sai dai abinda ba a rasa ba.
Ga Alphonsus Okoroigwe da karin bayani
Facebook Forum