Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Mu’amalar Dalibai Da Wadanda Ba Addini Ko Kabila Daya Ba, Afrilu 03, 2024


Zainab Babaji
Zainab Babaji

JOS, NIGERIA - A shirin na wannan makon mun tattauna ne da dalibai akan mu'amularsu da wadanda ba addini ko kabilarsu daya ba domin ganin ko akwai fahimta da daidaito.

Saurari cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

ZAMANTAKEWA: Mu’amalar Dalibai Da Wadanda Ba Addini Ko Kabila Daya Ba, Afrilu 03, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:59 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG