Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAURAN VOA: Dokoki 44 Da Majalisun Dokokin Jihohin Najeriya Suka Ki Amincewa Da Su, Kashi Na Biyu - Nuwamba 13, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin na wannan makon, ayarin sun tattauna akan batun ba kananan hukumomi cin gashin kai, wanda jihohi 25 suka ki amincewa da shi. Babban lauyan kasa Dokta Barista Mainasara Kogo Ibrahim Umar ya bada shawarar a hade zaurukan Majalisar Kasa su zama zaure daya, wato Majalisar Dattawa da ta Wakilai ke nan, domin a kowace jiha majalisa daya ake da ita. Mainasara yana ganin yin haka zai rage yawan kudaden da ake kashewa a gudanar da zaurukan.

ZAURAN VOA: Dokoki 44 Da Majalisun Dokokin Jihohin Najeriya Suka Ki Amincewa Da Su PT2
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:39 0:00

XS
SM
MD
LG