Covid-19: Amurka Za Ta Ba Najeriya Karin Tallafi – Blinken

Your browser doesn’t support HTML5

Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ziyarci Najeriya, a ziyarar kasashen Afrika uku da ya yi, inda ya tattauna batun kokarin Amurka na taimakawa Najeriya karfafa sha’anin kiwon lafiya da sauran al’amura.
Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ziyarci Najeriya, a ziyarar kasashen Afrika uku da ya yi, inda ya tattauna batun kokarin Amurka na taimakawa Najeriya karfafa sha’anin kiwon lafiya da sauran al’amura.