Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya yaye kallabin sababbin kudurorin Amurka sa'adda yake jawabi ga jami'an diflomasiyya da na gwamnatoci a sakatariyar kungiyar raya kasashen Afirka ta yamma wato ECOWAS a Abuja, babban birnin Najeriya, inda ya ke ci gaba da ziyara.
Ziyarar Sakataren gwamnatin Amurka Anthony Blinken A Najeriya
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2023
Yadda Gobara Ta Kone Babbar Kasuwar Maiduguri Kurmus
-
Fabrairu 25, 2023
Shiri Na Musanman Kan Zaben 2023 A Najeriya
-
Fabrairu 13, 2023
Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai