EFCC ta Gayyaci Manyan ‘Yan Majalisar Kano

  • Aliyu Mustapha

A wounded Ukrainian soldier looks through a window as he arrives at a hospital in Artemivsk. Government forces started pulling out of a town in eastern Ukraine after a fierce assault by Russian-backed separatists.

Hukumar EFCC ta kiranyo manyan jagabannin majalisar dokokin Kano
Wakilan majalisar dokokin Jihar Kano, wacce gwamnanta da mukarrabansa suka chanja shekarar siyasarsu daga jam’iyyar PDP mai mulkin Nigeria zuwa sabuwar jam’iyyar adawa ta APC, sun sami “gayattar” musamman daga wajen Hukumar hana wanzuwar aiyukkan mundahana ta Nigeria, watau EFCC, don, a cewarta, su taimaka mata a binciken da take gudanarwa a Kano. Sai dai kuma wasu na ganin cewa wannan kamar “bi ta da kulli” ne ake wa jihar saboda sauya shekar siyasar da tayi. Daga Kanon, ga rahoton da wakilinmu Mahmud Ibrahim Kwari ya aiko mana:

Your browser doesn’t support HTML5

EFCC ta Gayyaci Manyan 'Yan Majalisar Kano