GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali- Taron Shawo Kan Matsalar Satar Kananan Yara, Nuwamba, 14, 2019

Alheri Grace Abdu

A ci gaba da nazarin hanyoyin shawo kan sace al'umma da kare hakkokin bil'adama, yau shirin Domin Iyali ya yada zango a birnin tarayya Abuja inda Sashen Hausa ya hada kan masu ruwa da tsaki domin neman hanyar shawo kan sace sacen kananan yara biyo bayan kwato wadansu kananan yara tara da aka sace a birnin Kano aka kai Anambra inda aka canza masu sunaye da addini.

Taron ya sami halartar jami'an 'yan sanda, shugabannin addinai, kungiyoyi masu zaman kansu, 'yan gwaggwarmaya da sauran masu ruwa da tsaki daga ciki da wajen Abuja.

Saurari kashin farko na tattaunawar.

Your browser doesn’t support HTML5

Tattaunawa kan satar yara-PT1-10:00"