Jam’iyyun Adawar Nijer Sun Maida Murtani ga Jam’iyya Mai Mulki

  • Aliyu Mustapha

Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer

Jam’iyyun adawa sun kalubalanci ci gaban da gwamnatin PNDS tace ta samu a shekaru ukku
Jam’iyyun adawar Junhuriyar Nijer sunce suna da ja kwarai gameda ikrarin nasarorin da gwamnatin shugaba Issoufou Mouhammadou tace ta samu a mulkinta na shekaru ukku. Da yake magana da wakilinmu Abdoulaye Mamane Amadou a birnin Niamey, daya daga cikin ‘yan adawar, Doudou Rahama, yace magangannun da ministan watsa labarai kuma shugaban jam’iyyar PNDS mai mulki Bazoum Mouhamad yayi a jiya, ba gaskiya bane:

Your browser doesn’t support HTML5

Jam’iyyun Adawar Nijer Sun Maida Murtani ga Jam’iyya Mai Mulki - 4'51"