Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo Ya Hallici Gasar Kirkiro Da Fasaha A B.U.K

Mataimakin Shugaban Najeriya,Prof. Yemi Osinbajo a Wajen Gasar kirkiro da fasaha a B.U.K

Dandzon jama'a ciki har da mataimakin Shugaban Najeriya,Prof. Yemi Osinbajo a Wajen Gasar kirkiro da fasaha a B.U.K

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo a Wajen Gasar kirkiro da fasaha a B.U.K, Kano

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo a wajen gasar kirkiro da fasaha a B.U.K tare da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo a wajen gasar kirkiro da fasaha a B.U.K

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo a wajen gasar kirkiro da fasaha a B.U.K tare da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo yana bayani a wajen gasar kirkiro da fasaha a Jami'ar B.U.K

Mataimakin Shugaban Najeriya, Prof. Yemi Osinbajo yana kallon zanensa da aka a wajen taron zangon karshe na gasar kirkiro da fasaha a Jami'ar B.U.K

A yau 4 ga watan Satumbar 2018, Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo ne ya halarci taron zangon karshe na gasar kirkiro da fasaha ta dalibai a Jami'ar Bayero da ke Kano.