VOA60 AFIRKA: MAURITANIA Mohamed Ould Abdel Aziz Ya Bayyanawa Kasar Cewa Za Ayi Zaben Raba Gardama

Your browser doesn’t support HTML5

Shugaban kasar Mauritania, Mohamed Ould Abdel Aziz ya bayyanawa kasar cewa za ayi zaben raba gardama domin rushe majalisar dokoki a kasar.