VOA60 AFIRKA: KENYA Dubban Mutane a Kenya Sun Fantsama Neman Gidajen da Zasu Zauna

Your browser doesn’t support HTML5

Dubban mutane a Kenya sun fantsama neman gidajen da zasu zauna, bayan da jami’ai a kasar suka fara rushe gine gine da ake ganin nada hatsari har 258 a Nairobi, biyo bayan faduwar ginin daya hallaka mutane 51 a makon da ya gabata.