Ra'ayoyin Yan Nigeria ga Amsar Jonathan ga Obasanjo

  • Aliyu Mustapha

Shugaba Goodluck Jonathan da Tsohon Shugaban Olusegun Obasanjo

‘Yan Nigeria sun maida murtani ga amsar da shugaba Jonathan ya maida akan wasikar Obasanjo.
Ra’ayoyi na ci gaba da shan banban akan amsar da shugaban Nigeria Goodluck Jonathan ya maida wa tsohon shugaban Nigeria Olusegun Obasanjo. A wasikar farko, shugaba Obasanjo ya zargi shugaba Jonathan da laifukka da yawa da suka hada da cewa yana neman maida hannun agogo baya a fannoni daban na rayuwar ‘yan Nigeria, ciki har da maganar demokradiya, tattalin arziki da sha’nin tsaro. Sai dai kuma an sami sabanin ra’ayi a amsar da shi Mr. Jonathan ya maida ga wannan wasikar. Ga wasu daga cikin ra’ayoyin da wakilinmu Ibrahim Abdul’aziz ya dauko mana kan lamarin:

Your browser doesn’t support HTML5

Ra'ayoyin ‘Yan Nigeria ga Amsar Jonathan ga Obasanjo - 9:28