VOA60 AFIRKA: Shugaba Ali Bongo Ondimba Ya Gana Da Firayin Ministan Kasar China Wang Yi a Libreville

Your browser doesn’t support HTML5

Shugaba Ali Bongo Ondimba ya gana da firayin ministan kasar ChinaWang Yi, a Libreville, inda y ace yana fatan China zata ci gaba da taimakawa domin samar da ci gaba a kasar sa.