VOA60 AFIRKA: CAR Jamhuriyar Tsakiyar Afrika da MINUSCA Sun Bayyana Tsauraran Matakan Tsaro a Rikicin Bangui Da Ya Halaka Mutane Uku

Your browser doesn’t support HTML5

Jami’an gwamnatin Jamhuriyar Tsakiyar Afrika da dakarun rundunar hadin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya ta MINUSCA, sun bayyana tsauraran matakan tsaro a rikicin Bangui da ya halaka mutane uku.