VOA60 AFIRKA: NIGER Magoya Bayan Shugaban Mahamadu Isufu da Na Hama Amadou Suna Yakin Neman Zabe A Titunan Yamai, Fabrairu 17, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

NIGER: Yayin da zabe ke kara karatowa a jamhuriyar Nijar, magoya bayan shugaban Mahamadu Isufu da na Hama Amadou suna yakin neman zabe a titunan Yamai.