Kasar Rasha ta bai wa kasar Ukraine wa’adin zuwa safiyar yau Litinin ta mika birnin Mariupol da Rasha din ta mamaye, yayin da Shugaban Ukraine Volodymyrr Zelenskyy ya ce a shirye yake don tattaunawa tare da takwaran aikinsa na Rasha Vladimir Putin.
Jami’an Amurka sun ce mummunan harin da Rasha ta kai bangaren yammacin kasar Ukraine jiya Lahadi, kusa da kan iyaka da Poland, wani abu ne da suka yi tsammani.
Mai fafutukar yaki da mulkin wariyar launin fata na Afirka ta Kudu, Archbishop Desmond Tutu, ya mutu yana da shekara 90.
Domin Kari