‘Yan Najeriya da dama sun yi tsammanin samun maslaha kan matsalar karancin takardun kudade bayan kotun koli ta yanke hukuncin ci gaba da amfani da N200, N500 da N1000 da babban bankin CBN ya sauya fasalinsu, tare da shata wa’adin 10 ga Fabrairu, to amma wasu ‘yan kasar na cewa tana kasa tana dabo