Shugabannin Musulmi A Los Angeles Sun Yi Tur Da Harin Orlando
Salam al-Marayati, shugaban majalisar hulda da jama'a ta al'ummar Musulmi a Los Angeles, yayi tur da harin da Omar matten ya kai a Orlando, yana mai cewa addinin Musulunci bai ce a kai hari kan wani domin ra'ayoyi ko akidarsa ba. Ya kuma bayyana goyon bayansa da jaje ga wadanda abin ya shafa.
Zangon shirye-shirye
-
Maris 26, 2024
Gadar Baltimore a Jihar Maryland - Key Bridge Baltimore