Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Shugaban 'Yan Adawa Raila Odinga Yace Hadakar Kungiyoyinsa Ba Zata Yi Mulkin Kasar Ba Tare Da Barayi


VOA60 DUNIYA: Shugaban 'Yan Adawa Raila Odinga Yace Hadakar Kungiyoyinsa Ba Zata Yi Mulkin Kasar Ba Tare Da Barayi
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Bari mu fara da kasar Kenya inda shugaban yan adawa Raila Odinga yace hadakar kungiyoyinsa ba zata yi mulkin kasar ba tare da barayi, kwanaki biyu bayan da kotun kolin kasar ta soke sakamakon zaben saboda magudi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG