Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Abbas Ya Shawarci Amurka Ta Janye Matakinta Kan Birnin Kudus, Ita Kuma Ta Ce Ba Gudu Ba Ja Da Baya


Abbas Ya Shawarci Amurka Ta Janye Matakinta Kan Birnin Kudus, Ita Kuma Ta Ce Ba Gudu Ba Ja Da Baya
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:03 0:00

A wani lamari da ba a saba gani ba, Shugaban Falasdinawa Mahmoud Abbas ya bayyana a gaban taron kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a ranar talata inda ya ba da shawarar a kira wani taron zaman lafiya nan da wasu watanni masu zuwa.

XS
SM
MD
LG