Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamna El-Rufai Ya Je Ziyarar Jaje a Birnin Gwari

A ranar litinin 7 ga watan Mayu, Gwamnan Jihar Kaduna Nasiru El-Rufai ya je ziyarar jaje a Birnin Gwari inda ya gana da Sarkin garin, Mallam Jibril Zubair II da sauran shugabannin al’ummar garin kafin ya wuce zuwa kauyen Gwaska.

XS
SM
MD
LG