Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: A Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Dan Takarar Shugaban Kasa A Bangaren ‘Yan Adawa Martin Fayulu Ya Ce An Tafka Magudi A Zaben


VOA60 Duniya: A Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Dan Takarar Shugaban Kasa A Bangaren ‘Yan Adawa Martin Fayulu Ya Ce An Tafka Magudi A Zaben
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, dan takarar shugaban kasa a bangaren ‘yan adawa Martin Fayulu ya ce an tafka magudi a zaben da ya bai wa Felix Tshisekedi nasara, wanda shi ma daga bangaren ‘yan adawa ya fito.

XS
SM
MD
LG