Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Doka Bata Kare 'Yan Najeriya A Afrika Ta Kudu Ba- Tsohon Jakadan Najeriya Sulaiman Dahiru


Doka Bata Kare 'Yan Najeriya A Afrika Ta Kudu Ba- Tsohon Jakadan Najeriya Sulaiman Dahiru
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:07 0:00

Dangantaka tsakanin Najeriya da kasar Afirka ta kudu ta yi tsami, sakamakon hare-haren da ake kaiwa mazauna Afirka ta Kudun. Tuni dai gwamnatin Najeriyar ta bukaci jakadanta ya koma gida.

XS
SM
MD
LG