Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Shugabannin Afirka Ta Yanma Sun Gudanar Da Taron ECOWAS A Nijar


TASKAR VOA: Shugabannin Afirka Ta Yanma Sun Gudanar Da Taron ECOWAS A Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:04 0:00

A cikin shirin wannan makon za ku ga yadda mazauna wani kauye a jihar Borno suke ci gaba da kaura sakamakon hare-haren Boko Haram. 'Yan takarar shugaban kasar Nijar na shirye-shiryen zabe, da kuma Shugabannin kasashen Afirka ta Yanma sun gudanar da taron ECOWAS a Nijar da wasu sauran rahotanni.

XS
SM
MD
LG