Harin Najeriya: Sama da dalibai 300 ne har yanzu ba a gano su ba
Wadanda suka yi garkuwa da dalibai sama da 300 na makarantar sakandaren kimiyya ta gwamnati dake Kankara, a jihar Katsina a Najeriya sun bukaci gwamnati ta biya su kudin fansa domin sako yaran. Fiye da dalibai 300 ne ba a gani ba tun bayan harin da aka kai makarantar ta maza a daren Juma’a.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 15, 2024
DARDUMAR VOA: Allah Ya Yi Wa Jaruma Daso Saratu Gidado Rasuwa