Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yaran Da Boko Haram ta Kashe Iyayensu Sun Samu Gata a Sokoto


Yaran Da Boko Haram ta Kashe Iyayensu Sun Samu Gata a Sokoto
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:31 0:00

Rikicin Boko Haram ya mayar da dubban yara a arewa maso gabashin Najeriya marayu. Akasarin yaran su na fuskantar kalubale na rayuwa sosai. Amma wasu daga cikinsu, sun samu rayuwa mai kyau a jihar Sokoto, Haruna Shehu Marabar Jos ya ziyarci wata makaranta da ake kula da irin wadannan yara a Sokoton.

XS
SM
MD
LG